😭BAQAR IZAYA😭 1



Bissimillahir rahamanin rahim

sadaukarwa ga qawata maryam  rimaye much love you💋💋💋

😘Ansholly😘

Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai  ruwan harda kankara gidan mlm iro  

Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba 

Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki 

Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan 

amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan 




Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala

Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi

Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito

cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi 

Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake 
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi   yakama    hanyar bayi

Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci 

wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce 

dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin

shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba 

nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma 

takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta 

Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa 
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab

Comments

Post a Comment

Popular Posts